Sojoji sun hambarar da gwamnati a Guinea-Bissau
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-11-27 02:45 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Sojoji sun kifar da mulki a kasar Guinea-Bissau, tare da bayyana dakatar da duk wasu harkoki na zaben da kuma rufe iyakokin kasa, a yayin wata sanarwar da suka karanta a shelkwatar jami'an tsaro ta kasar.
--------------------------------------------------------------------