Dakarun RSF sun kashe kananan yara a Sudan

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-07 00:38 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Ana ganin cewa ta yiwu alkalumman wadanda suka mutu a harin na jihar Kordofan ya karu, sai dai rashin hanyoyin sadarwa a yankin ya haifar da tsaikon ba da rahoton. A cewar wakilin Asusun Kula da Kanana Yara na Majalisar Dinkin Duniya a Sudan, Sheldon Yett, kashe yara kanana a markatanta babban laifi ne na take hakkin yara.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]