Gomman mutane sun mutu a wani gidan rawa a India

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-07 17:49 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa, Energy, India, Asia Pacific
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Rahotanni sun yi nuni da cewa, mutane uku sun rasa rayukansu ne a sanadiyar mummunar rauni, yayin da wasu 20 suka ce ga garinku nan sanadin sarkewar numfashi, sakamakon hayakin da ya turnuke. Binciken farko-farko ya nuna cewa gobarar ta tashi bayan da wata tukunyar gas ta fashe a cikin kicin.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]