Rikici a gabashin Jamhuriyar Dimukuradiyyar Kwango
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-10 02:59 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Kimanin mutane 200,000 suka tsere daga gidajensu a yankin gabashin Jamhuriyar Dimukuradiyyar Kwango cikin kwanakin da suka gabata, sakamakon ci gaba da dannawa da 'yan tawayen kungiyar M23 da ke samun goyon bayan kasar Ruwanda suke yi, duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da Amurka ta jagoranta.
--------------------------------------------------------------------