Sabon fada ya barke tsakanin Thailand da Cambodia

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-10 20:35 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa, Asia, Technology & AI
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Jami'ai sun ce a kalla mutum 11 ne aka kashe ciki har da dakarun Thailand da kuma fararen hula 'yan Cambodiya. Kazamin fadan da ya barke a wannan makon ya fi na watan Julin wannan shekara, da ya yi sanadin rayukan gomman mutane tare da tilastawa wasu 300,000 tserewa kafin a cimma yarjejeniyar tsagaita bude wuta da taimakon Amurka.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]