Tinubu ya janye wa ministoci 'yan sanda
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-11 05:48 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Wajen wani taron majalisar zatarwar kasar ne dai, shugaban Najeriyar Bola Ahmed Tinubu ya ce duk wani ministan da ke bukatar kariyar jami'an tsaron, to ya nemi rundunar kare fararen hula. Jan idon shugaban dai, na nuna irin damuwar gwamnatin kasar kan ingantar harkar tsaro.
--------------------------------------------------------------------