Amurka ta kama jirgin dakon man fetur na Najeriya

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-13 05:32 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Wani katon jirgin dakon danyan mai da ya tashi daga ruwan Tekun Najeriya ya nufi Amurka, ya fada hannun jami'an tsaron kasar ta Amurka, bisa zargin ya na dauke da danyan man sata. Kuma wani bincike da hukumomin na Amurka ke yi yanzu kan wannan jirgi, ana tunanin zai bankado wata karin madakalar safarar muggan kwayoyi, da kuma assasa harkokin barayin kan teku, da munin tasirin sake shafar kasashe da dama.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]