DW za ta je kotu kan hana wakilanta aiki a Habasha
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-13 18:48 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Hukumar gudanarwa ta DW ta yi Allah wadai da matakin da gwamnatin Habasha ta dauka na dakatar da wakilanta guda biyu daka aikin jarida a fadin kasar na har illa masha Allahu. A wata sanarwar mai kama da martani da DW ta fitar kan hukuncin ranar Juma'a, ta ce Hukumar Yada Labaran Habasha (EMA) ba ta bayar da takamammen dalilan sa wa 'yan jaridar takunkumi ba.
--------------------------------------------------------------------