Najeriya: Zargin gwamnati da dakile adawa
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-16 03:35 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Tuni dai fadar gwamnatin Najeriyar ta musanta wannan zargi, inda ta ce babu gaskiya a cikinsa. Ya zuwa yanzu kimanin ministocin tsohuwar gwamnatin marigayi tsohon shugaban kasar Muhammadu Buhari biyu ne ke hannu na jami'an Hukumar Yaki da Cin-hanci da Rashawa ta kasar EFCC, ko bayan wasu kusan biyar da hukumar ke bincike a kan zargi na laifuka dabam-dabam.
--------------------------------------------------------------------