Najeriya: Ko talaka zai mori dokar haraji?
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-19 03:45 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Sabuwar takaddama ce ta kuno kai kan batun sabuwar dokar harajin da gwamnatin Najeriyar ta tsara za ta fara aiwatar da ita, a farkon shekara mai zuwa ta 2026. Gamayyar jamiyyun adawar sun bayyana damuwa a kan halin da al'ummar kasar ke ciki na koma-bayan tattalin arziki, inda suke ganin ba wannan ne lokacin da ya dace a sake kara dora musu wani nauyi ba.
--------------------------------------------------------------------