MDD na son tsawaita wa'adin dakarunta a Kwango
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-21 00:48 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Rundunar wanzar da zaman lafiyar Majalisar Dinkin Duniya da ke da dakaru fiye da 11,000 a Jamhuriyar Dimukuradiyyar kwango, na neman tsawaita wa'adin zamansu a kasar har zuwa watan Disambar 2026.
--------------------------------------------------------------------