Masar na son a kara tasirin Afirka a kwamittin sulhu na MDD
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-21 17:59 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Shugaba Abdel-Fattah el-Sissi na Masar ya bukaci a kara tasirin nahiyar Afirka a cikin kwamittin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya a wajen taron hadin gwiwar Rasha da kuma Afirka da ya gudana a birnin Alkahira. Taron da ya samu halarcin ministan harkokin kasashen wajen Rasha, Sergey Lavrov da kuma wasu ministoci daga kasashen Afirka fiye da 50.
--------------------------------------------------------------------