Amurka na son inganta lafiyar Kiristoci a Najeriya
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-22 00:24 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Gwamnatin Amurka ta ce ta kulla yarjejeniya da Najeriya domin karfafa tsarin kiwon lafiya. A karkashin yarjejeniyar ta tsawon shekaru biyu, Amurka za ta ba da tallafin kusan dala biliyan 2 don taimakawa wajen dakile yaduwar cutar HIV da tarin fuka da zazzabin cizon sauro da cutar shan inna, da kuma ba da kariya ga mata masu juna biyu da yara kanana.
--------------------------------------------------------------------