Gwamnatin Trump ta yi kiranye ga jakadun kasar 30

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-23 02:24 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa, US Politics
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Ma'aikatar Harkokin Wajen Amurka ta ce galibin jakadun sun fara aiki a zamanin tsohuwar gwamnatin Joe Biden. Ma'aikatar ta ce dukkan jakadun da jami'an diflomasiyyar za su dawo birnin Washington DC domin gudanar da wasu ayyukan na daban.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]