Girka cibiyar samar da biza na Jamus a Kamaru
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-24 00:29 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Religion, Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
An kafa wannan cibiyar neman bizar zuwa Jamus a tsakiyar Yaoundé babban birnin kasar Kamaru, don magance hauhauwar neman izini da aka lura da ita a cikin 'yan shekarun baya-bayan nan. Christian Sedat, Jakadan tarayyar Jamus a Kamaru, ya bayyana cewa wannan cibiyar na da nufin saukake tsarin da ke da rikitarwa na neman biza, musamman ga dalibai, da masu neman gurbin horo, da ma'aikata da ke da kwarewa a fannonin kimiya da fasaha.
--------------------------------------------------------------------