Kano na jimamin mutuwar 'yan majalisa 2 a rana daya

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-25 05:24 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Dan majalisar mai wakiltar karamar hukumar Ungoggo kuma shugaban kwamitin kudi na majalisar, Hon Aminu Sa'adu Ungoggo, ya rasu ne bayan da ya yanke jiki ya fadi jim kadan bayan isa harabar majalisar. An garzaya da shi asibiti, amma daga bisani likitoci suka tabbatar da mutuwarsa.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]