Somaliya ta yi martani kan matsayar Isra'ila kan Somaliland
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-29 06:07 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Shugaban Somaliya, Hassan Sheikh Mohamud, ya bayyana cewa matakin Isra'ila na amincewa da yankin Somaliland a matsayin kasa mai ‘yanci, babbar barazana ce ga tsaro da zaman lafiya a duniya, kuma yana shafar lamirin kasa da muradin al‘uma.
--------------------------------------------------------------------