China ta gudanar da gagarumin atisaye a yankin Taiwan
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-29 19:24 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa, Asia, China, Asia Pacific
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
China ta gudanar da atisayen soji a kewayen Taiwan inda ta ce ta na killace muhimman yankuna ne na tsibirin, a matsayin gargadi ga abin da ta kira "kungiyoyin masu neman ballewa”.
--------------------------------------------------------------------