Morocco ta samu tsallakawa zuwa zagaye na gaba na AFCON

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-30 19:25 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
A gasar cin kofin nahiyar Afirka ta bana da ke gudana yanzu haka a kasar Morocco, an fara shiga matakin yada kanin wani, inda mai masaukin baki Morocco ta samu nasarar tsallakawa zuwa zagaye na gaba, bayan lallasa Zambia da ci 3-0 a daren Litinin.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]