Shugaba Erdogan ya soki lamirin hatta kasar Somaliland

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2025-12-31 06:41 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Shugaba Recep Tayyip Erdogan na Turkiyya, ya bayyana cewa amincewar da Isra’ila ta yi wa yankin Somaliland a matsayin kasa mai cikakken 'yanci ko kadan bai dace da ka'ida ba, kana ya yi kira ga kasashen duniya da su yi watsi da shi da matakin.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]