Ina makomar alakar Riyadh da Abu Dhabi?
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-01 02:41 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Wannan sanarwar da Saudiyya ta fitar na zuwa ne, bayan ita da gwamnatin Yeman sun zargi Hadaddiyar Daular Larabawan da yi musu zagon kasa a Yemen din ta hanyar goyan bayan 'yan awaren kudancin kasar da a yanzu haka sukai nasarar mamaye garuruwan Hadhar Maut da Maharah da ke kan iyakar Saudiyyan da Yemen, suke kuma barazanar kai wa kasar hare-hare.
--------------------------------------------------------------------