Nijar: kotu ta tura tsohon minista kurkuku bisa zargin fyade

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-09 01:06 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
A ranar Talata 06.01.2026 ne aka gurfanar da Pr Mamoudou Djibo, tsohon ministan ilimi mai zurfi na kasar Nijar kana shugaban makaranta mai zaman kanta "Lelite" a gaban kotun birnin Yamai ,a bisa zargin da wata dalibarsa ta yi masa na cewa ya yi mata fyade.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]