Zaben majalisar dokokin Jamhuriyar Benin

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-10 03:50 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Ana ci gaba da shirye-shiryen karshe na zaben 'yan majalisar dokokin kasar Jamhuriyar Benin, wanda za a gudanar ranar Lahadi mai zuwa. Zaben yana zuwa watan daya bayan yunkurin juyin mulkin da wasu sojoji suka yi a kasar da ke yankin yammacin Afirka.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]