EU ta haramtawa jami'an gwamnatin Iran shiga kasashenta
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-13 05:22 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Middle East, Africa, Europe, Iran
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Majalisar tarayyar Turai ta sanar da haramtawa jami'an diflomasiyyar Iran da ma na gwamnati shiga kasashenta, sakamakon zarginta da amfani da karfi fiye da kima a kan masu zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa a kasar.
--------------------------------------------------------------------