Trump ya sanya harajin kashi 25 ga abokanan kasuwancin Iran

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-13 18:46 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Middle East, Africa, Iran, US Politics
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Shugaban Amurka Donald Trump ya lafta wa kasashen da ke huldar kasuwanci da Iran harajin kashi 25 cikin 100, a daidai lokacin da ake ci gaba da zanga-zangar kawo karshen gwamnatin Jamhuriyar Islama ta Iran da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane akalla 648.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]