Somaliya ta soke yarjeniyoyi da Hadaddiyar Daular Larabawa
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-14 01:08 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Gwamnatin Somaliya ta sanar da soke dukkanin yarjejeniyoyi da take da su da Hadaddiyar Daular Larabawa, ciki har da yarjejeniyar kula da tashoshin jiragen ruwa da hadin gwiwar tsaro, tana mai zargin gwamnatin Dubai da raunana ikon kasar.
--------------------------------------------------------------------