An fara kada kuri'ar zaben shugaban kasa a Uganda

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-15 17:18 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Rahotannin farko na cewa an yi jinkirin bude rumfunan zabe, kamar yadda aka saba a kasar Uganda, amma an fara kada kuri’a jim kadan bayan karfe 7 na safe a wata unguwa da ke birnin Kampala, kamar yadda ‘yan jaridar AFP suka gani. An baza 'yan sanda da sojoji da ke sintiri a garin Jinja da ke kan iyaka, in ji wata tawagar AFP.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]