AFCON: Senegal za ta fuskanci Maroko a wasan karshe
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-15 18:51 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Senegal da mai masauki Morocco sun tsallake zuwa wasan karshe na gasar cin kofin Afirka (AFCON), bayan da suka yi nasara a wasanninsu na zagayen dab da na karshe a daren jiya.
--------------------------------------------------------------------