Nijar: Rikicin magoya bayan Bazoum da na Issoufou
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-16 05:57 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
A 'yan kwanakin baya bayan nan wani sabon sabani ne ke tasowa a kafofin sada zumunta na zamani tsakanin magoya bayan Mohamed Bazoum da sojojin suka hambarar da kuma masu goyon bayan tsohon shugaban kasar Issoufou Mahamadou da suke nunawa juna yatsa dangane da cin amana yayin da wasu ke zargin hada baki da sojojin kasar wajen kifar da gwamnatin.
--------------------------------------------------------------------