Sudan ta amince da shirin sulhu da mayakan RSF
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-24 02:45 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Sabon daftarin da aka yi wa lakabi da “watanni shidan farfadowa” Yariman Saudiya Muhammad Bin Salman ne ya nemi Amurka ta tsoma baki don gabatar da shi da samun tabbacin aiwatar da shi sau da kafa. Faisal Bin Farhan, ministan harkokin wajen Saudiya ya yi karin bayani kan dagewar Saudiya na tabbatar da kawo karshen yaki a Sudan.
--------------------------------------------------------------------