Dusar kankara ta halaka mutane 61 a Afghanistan

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-25 04:58 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Mai magana da yawun Hukumar Bada Agajin Gaggawa, Mr. Parwan shi ne ya tabbatar da hakan kamar yadda ya wallafa a shafin X, ya ce mutane kimani 110 sun samu raunuka, yayin da wasu kimanin 450 suka rasa muhallansu. A jamlace dai dusar kankarar ta shafi mutane kimanin 360.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]