Dan bindiga ya bude wuta a filin wasan kwallon kafa a Mexico

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-26 19:11 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa, Mexico
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Magajin Garin birnin Salamanca, Cesar Prieto, ya ce 'dan bindigar ya isa filin jim kadan bayan kammala wasan sada zumunci tsakanin matasa. Prieto ya ce lamarin na daya daga cikin kalubalen da ake fuskanta a Mexico, inda ya bukaci Shugaba Claudia Sheinbaum da ta yi duk mai yiwuwa wajen murkushe ayyukan 'yan bindiga a kasar.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]