Mayakan sa kai sun yi kisan gilla a gabashin Kwango

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-27 05:25 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Mayakan sa kai nw kungiyar IS sun kashe akalla fararen hula 22 a wani kauye a lardin Ituri da ke gabashin Kwango, a cewar wani rahoto na ciki na Majalisar Dinkin Duniya da shugabannin kungiyoyin fararen hula na yankin, wanda shi ne hari na baya-bayan a yankin.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]