Ruwanda za ta maka Burtaniya a Kotu

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-28 18:54 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
A shekarar 2022 ne, firanminstan Burtaniya, Boris Johson ya warware yarjejeniyar da kasar ta kulla da Ruwanda. Tun da fari karkashin yarjejeniyar, Ruwanda na shirin karbar 'yan gudun hijira marasa takardun shaidar zama daga Burtaniya a wani mataki na dakile kwararar bakin haure zuwa Birtaniyar. Duk da yake yarjejeniyar na cike da cece-kuce yayin da ta fuskanci kalubalen shari'a.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]