Jamhuriyar Nijar: Saukaka farashin shinkafa

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-29 04:45 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
A baya dai kasar ta Nijar ta sha ikirarin cewa Noma da kiwo shine babbn arzikinta, amma kuma kasar na fuskantar matsaloli na karancin abinci a kowace shekara lamarin da ya yi kamari a lokacin da aka kakaba wa kasar takunkumi sakamakon juyin mulkin da sojoji suka yi na ran 26 ga watan yulin 2023 kuma hakan ya koyar way an kasar babban darasi.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]