Jamus: Sabbin manufofi kan yan gudun hijira

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-01-31 05:25 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Yarjejeniyar Dublin ta tanadi cewar, mutanen da suka yi rijista a wasu kasashen Turai ko kuma sun riga sun nemi mafaka a can, za a iya tsare su a cibiyoyin masu neman mafaka na musamman har zuwa watanni uku. Da wadannan ka'idodi masu tsauri, gwamnatin tarayyar Jamus tana son saukaka mayar da 'yan gudun hijira gida da kuma tabbatar da cewar mutane ba za su iya buya ba, kafin lokacin korasu gida.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]