Kwango: Mutane 200 sun mutu a ruftawar mahakar ma'adanai
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-02-01 05:46 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
A kalla mutane 200 ne aka bayar da rahoton sun gamu da ajalinsu yayin da wasu da dama suka jikkata sakamakon ruftawar wasu mahakar ma'adanai a yankin Kivu a cewar wasu hukumomi da suke da alaka da 'yan tawayen M23. Wani mai magana da yawun gwamnan lardin na bangaren 'yan tawayen, ya ce wadanda suka mutu sun hada da masu hakar ma'adanai da yara da kuma mata 'yan kasuwa.
--------------------------------------------------------------------