'Yan bindiga sun kai harin da ya yi ajalin mutane a Katinsa

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-02-04 06:04 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Bayannai daga kauyen Dona na karamar hukumar Faskari a jihar Katsina, sun tabbatar da cewa wasu mahara sun kai farmakin da ya kashe mutane akalla 20 a kauyen, da ke cikin karamar hukumar Faskari da yammacin ranar Talata.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]