Najeriya: Adawa na zargin kotu da mara wa APC baya

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-02-06 23:21 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa, Labour & Workers
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Daukacin jam'iyyun adawa Kama daga NNPP ya zuwa PDP da Labour Party da ADC na cikin babban rudu, sakamakon jerin hukunci da umurnin da ke fitowa daga zauren shari'a na Najeriya. Sannun a hankali, kotu na barazanar komawa makabarta ga adawa da ke fuskantar rigingimu iri-iri a daidai lokacin da ya rage shekara guda a gudanar da babban zabe na kasa.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]