Sudan: Hare-hare uku sun wakana a cibiyoyin lafiya
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-02-09 04:44 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Cikin wata sanarwar da shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ya wallafa a shafin X, Tedros Adhanom Ghebreyesus ya ce Kordofan ta kudu ya zama muhimmin fagen daga a yakin da ake yi tsakanin dakarun gwamnatin Sudan da na rundunar ko ta kwana ta RSF tun daga watan Afrilun 2023.
--------------------------------------------------------------------