An ji karar harbi a kusa da fadar shugaban Guinea Conakry
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-02-11 00:22 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Karar harbe-harben bindiga ta karade kewayen babban gidan yarin kasar Guinea da ke yankin Kaloum na Conakry, babban birnin kasar, wanda kuma ke kusa da fadar shugaban kasa, kamar yadda shaidu suka tabbatar.
--------------------------------------------------------------------