Kalubalen 'yan gudun hijirar Sudan a Uganda
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-02-11 10:12 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Dubban 'yan kasar Sudan da suka guje wa yaki a kasarsu a 'yan shekarun da suka gabata, kuma da dama daga cikinsu sun shiga kasar Uganda ne tare da iyalansu domin samun mafaka. Sai dai duk da mafakar da suka samu, da dama na fuskantar kalubale ta fannoni da dama ciki har da na kiwon lafiya.
--------------------------------------------------------------------