Shugaban Masar ya sauya ministan tsaron

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-02-12 00:47 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
A wannan Laraba an nada Janar Ashraf ⁠Salem Mansour a matsayin sabon ministan tsaron kasar Masar. Shugaba Abdel Fattah al-Sisi ya rantsar da sabon ministan tare da wasu ministocin cikin wani takaitaccen sauyi da aka samu a majalisar zartaswar kasar. Shugaban ya yi alkawarin ci gaba da aikin bunkasa tattalin arzikin kasar.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]