Sudan: Zaman lafiya a birnin Khartoum duk da fada
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-02-14 03:48 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Gwamnatin sojoji ta Sudan da kasashen duniya suka amince da ita, wadda Janar Abdel Fattah Burhan ke jagoranta, na kokarin nuna cewa al'amura sun fara komawa yadda suke a babban birnin kasar, Khartoum, bayan da aka kwashe cikin rikicin da ya nemi dai-dai-ta birnin.
--------------------------------------------------------------------