Takaddama kan ranakkun zabe a Najeriya

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-02-17 00:27 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Religion, Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
A Najeriya wata takaddama na can ta kaure biyo bayan sanar da ranakkun da za'a gudanar da zabubbukan gama gari na shekarar 2027, wanda suka fado a dai dai lokacin da al'ummar musulmi ke gudanar da azumin watan Ramadan. Abinda ya sanya nuna damuwa da kiran hukumar zaben kasar INEC ta sauya lokacin domin zai shafi yanayin fitowar jama'a don yin zaben da ke da muhimmanci a kasar.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]