Isra'ila za ta jibge 'yan sanda a Al-Aqsa lokacin Ramadan
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-02-17 05:29 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Religion, Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Rundunar 'yan sandan Isra'ila, ta sanar da shirinta na jibge jami'anta a harabar masallacin Al-Aqsa da kewaye, a lokacin azumin watan Ramadan da ke dab da kamawa, to sai dai hukumomin Falasdinu sun zargi Israilan da yunkurin shinge musulmi daga masallacin.
--------------------------------------------------------------------