Shekaru 15 bayan fara zanga-zangar Libiya
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-02-17 01:22 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Shekaru 15 da suka gabata ne ake gudanar da zanga-zanga a Benghazi, birni na biyu mafi girma a kasar Libiya don neman a saki wani mai fafutuka. Sai dai sakamakon matsin lamba da musgunawa, boren ya rikide zuwa juyin juya hali da a karsheya kawo karshen gwamnatin Muammar Gaddafi. Tun daga wannan lokaci ne Benghazi ke fuskantar rudani.
--------------------------------------------------------------------