Harin Lakurawa a Kebbin Najeriya ya kashe mutane sama da 30
--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-02-20 00:23 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Harin ta'addanci na kungiyar Lakurawa a wasu kauyukan jihar Kebbi da ke arewacin Najeriya, ya halaka mutane sama da 30, kamar yadda kamfanin dillancin labaran Faransa AFP ya rawaito.
--------------------------------------------------------------------