Ana dab da cika shekaru hudu da yakin Ukraine

--------------------------------------------------------------------
Source: Deutsche Welle
Published: 2026-02-22 18:02 UTC+10:00
Section: General
Factuality Score: 100
Opinion Category: Neutral
Topics: Africa, Ukraine/Russia
--------------------------------------------------------------------
Snippet:
Wani 'dan jaridar kamfanin dillancin labarai na AFP ya tabbatar da jin karar tashin bama-baman a birnin Kyiv. Kazalika, mai magana da yawun dakarun sojin Ukraine a birnin, Tymur Tkachenko, ya tabbatar da kai hare-haren, inda ya ce makiya sun kai musu farmaki, tare kuma da yin kira ga daukacin al'ummar birnin da su gaggauta neman mafaka a mabuyar da hukumomin kasar suka tanadar ta karkashin kasa.
--------------------------------------------------------------------
>>> Read full article at Deutsche Welle <<<
<-- Back to Home
< >
[Close]